EFCC ta tsare mataimakin shugaban majalisar dattijai, Ekweremadu akan kadarori 22

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC, ta tsare mataimakin shugaban majalisar dattijai, Ike Ikweremadu, akan zargin zamba da kuma kasawar sa na ya bayyana yadda aka yi ya mallaki kadarori 22 a Nigeria, USA, UK da UAE.
An gano cewa Ekweremadun dai ya amsa gayyatar da EFCC din su ka yi masa da misalin karfe tara na safiyar talata, amma ba a ga fitowar sa ba har zuwa tara na Daren ranar.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu