Wani Mahajjaci Ya Fado Daga Rufin Masallacin

Wani Mahajjaci Ya Fado Daga Rufin Masallacin Harami


Majiyar mu ta rariya ta ruwaito cewa "hukumomi a Saudiyya sun tabbatar da yau Juma'a misalin karfe 8:10 na safe wani mutum ya fado daga rufin dake Masallacin Harami zuwa kasa wajen da ake Dawafi abinda ya yi sanadiyyar mutuwar sa nan take tare kuma da raunata wasu mutane biyu."

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu