Wani Mahajjaci Ya Fado Daga Rufin Masallacin

Wani Mahajjaci Ya Fado Daga Rufin Masallacin Harami


Majiyar mu ta rariya ta ruwaito cewa "hukumomi a Saudiyya sun tabbatar da yau Juma'a misalin karfe 8:10 na safe wani mutum ya fado daga rufin dake Masallacin Harami zuwa kasa wajen da ake Dawafi abinda ya yi sanadiyyar mutuwar sa nan take tare kuma da raunata wasu mutane biyu."

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019