Osinbajo, Oshiomole da Ganduje sun je jihar Katsina dan taron APC

Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, Gwamna Ganduje da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adam Oshiomole, sun je karamar hukumar Isa dake jihar Katsina dan taron neman magoya baya akan Sake  zaben sanata da ya ke gabatowa.

Dubban mutane sun halarci taron inda cikin farin ciki mata da maza su ka dinga ihun "APC,APC"
"Nigeria said baba, Katsina sai masari"

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019