Hoton yarinya 'yar shekara biyar da marikiyar ta ta yi mata dukan kawo-wuka a jihar Kaduna

Wata yarinya 'yar shekara biyar da ake wa lakabi da Zahra, ta samu kubuta bayan zargin azabtarwa da marikiyar ta take yi mata a Kaduna. Ana zargin wata mata da ta dauko ta daga Maiduguri zuwa Kaduna dan ta rike ta da yi mata dukan kawo-wuka.

Kwamishiniyar harkokin mata da walwalar jama'a ta Kaduna ita ta ceto wannan yarinyar inda ta kuma zage damtse akan kare hakkokin yara da kuma tabbatar da cewa duk masu lalata yara kanana an hukunta su.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Birtaniya Ta Dawowa Da Najeriya £70m

Zan Daure Barayi Da Yawa - Buhari

Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano