Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Mataimakin gwamnan Kano, prof. Hafizu Abubakar, ya ba wa gwamnatin Kano takardar ajiye aikin shi yau lahadi saboda rashin jituwa tsakanin sa da gwamnan Kano.
A takardar ajiye aikin tsohon mataimakin  gwamnan ya bayyana cewa yana da sha'awar ci gaba da kasancewa a makamin sa har zuwa karshen wa'adin gwamnatin, amma ya zabi ya ajiye makamin nasa saboda bambancin abubuwa da ba za a iya shawo kansu ba.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Ban Yanke Shawarar Fitowa Takarar Shugaban Kasa Ba Bar Yanzu - Saraki

UEFA Ta Fitar Jadawali. Modric Ya Yi Fice

Yau Ce Ranar Zuciya Ta Duniya