In Ka Isa Ka Shigo Kano Ka Kaddamar Da Takara - Ganduje ya Kalubalanci Kwankwaso

 Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya kalubalanci sanatan Kano ta tsakiya, Rabi'u Musa Kwankwaso, da yazo Kano ya kaddamar da takarar sa in yana tunanin yana da dimbin magoya baya.

Gwamnan ya kara da cewa kanawa ba za su tari Kwankwaso ba, kuma suna da damar zabar Dan takarar da suke ganin yafi dacewa.
Ganduje ya ce ba su dauki Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasa ba, Buhari kawai suka sani kuma shi za su mara wa baya.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019