Buhari ya gana da shuwagabannin tsaro yau litinin

A yau litinin ne shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya jagoranci zaman ganawa da shuwagabannin rundunonin tsaro na kasa a fadarsa dake Abuja.
Wannan dai shine farkon taro da shugaban kasar yayi tun bayan dawowar shi daga hutun aiki ranar lahadin da ta gabata.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019