Mutumin da ya taka da kafa daga Yola zuwa Abuja dan murnar rantsar da Buhari ya samu rauni a kafa

Abubakar Duduwale da yayi tattaki daga garin yola zuwa birnin tarayya, Abuja dan murnar rantsar da Buhari a matsayin shugaban kasa ya samu ciwo a kafarsa.
Duduwale dai yana Yola yanzu a cikin halin ha'ula'i kuma yana bukatar taimako.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu