Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya mai da martani akan ajiye aikin da mataimakin sa, Hafizu Abubakar, yayi.
 Ya bayyana cewa akwai zargi akan tsohon mataimakin nasa na kashe sama da naira miliyan dari da hamsin akan tafiye-tafiyen kasashen ketare da na cikin gida.
Ganduje ya ce mataimakin nasa ya ajiye aiki ne dan gudun shirin tsige shi da talatin cikin arba'in na 'yan majalisar za su yi masa saboda zarge-zarge da kuma cin dunduniyar gwamnatin ta Kano.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Birtaniya Ta Dawowa Da Najeriya £70m

Zan Daure Barayi Da Yawa - Buhari

Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano