Kasar America Ta Girmama Limamin Da Ya Ceci Kiristoci A Jihar Plateau

Kasar Amerika ta girmama tsohon limamin nan, Abdullahi Abubakar, wanda ya ceci sama da kiristoci 300 daga mahara a kauyen Nghar Yelwa da ke karamar hukumar Barikin Ladi a jihar Plateau.
An girmama limamin ne a wani taro da ofishin jakadancin amurka ya shirya a garin Jos inda suka roki sauran yan najeriya da su yi koyi da irin halin dattakon limamin.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019