Kwankwaso ya je jihar rivers Dan yiwa Gwamna Wike ta'aziyya

Mai neman takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya bayyana cewa gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya cancanci zango na biyu saboda dimbin ayyukan raya kasa da yayi a jihar.
Tsohon gwamnan jihar Kano din yayi wannan bayani ne a gidan gwamnatin rivers da ke fatakot a daren litinin a yayin da yaje ta'aziyyar rasuwa wani kusa a gwamnatin ta rivers.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu