Saraki ya kira shuwagabannin majalisa taron gaggawa

Shugaban majalisar dattijai na Nigeria, Dr. Bukola Saraki, ya kira shuwagabannin majalisar taron gaggawa inda ake sa ran za su tattauna akan batun karin kasafin kudin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika wa majalisar.
Ana sa ran a cikin zaman da ba zai fi awa daya ba shugaban hukumar zabe ta kasa zai musu Karin bayyani akan kudin da hukumar sa take bukata na naira biliyan dari biyu da arba'in da biyu, dan gudanar da zabe mai gabatowa.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019