Saraki ya kira shuwagabannin majalisa taron gaggawa

Shugaban majalisar dattijai na Nigeria, Dr. Bukola Saraki, ya kira shuwagabannin majalisar taron gaggawa inda ake sa ran za su tattauna akan batun karin kasafin kudin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika wa majalisar.
Ana sa ran a cikin zaman da ba zai fi awa daya ba shugaban hukumar zabe ta kasa zai musu Karin bayyani akan kudin da hukumar sa take bukata na naira biliyan dari biyu da arba'in da biyu, dan gudanar da zabe mai gabatowa.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Ban Yanke Shawarar Fitowa Takarar Shugaban Kasa Ba Bar Yanzu - Saraki

UEFA Ta Fitar Jadawali. Modric Ya Yi Fice

Yau Ce Ranar Zuciya Ta Duniya