Shugaban kasa Muhammad Buhari zai tafi hutun aiki na kwana goma

Mai ba wa shugaban kasa shawara akan kafofin yada labarai, Femi Adesina, ya tabbatar da cewa Muhammad Buhari zai fara hutun aiki daga ranar Alhamis 03/08/2018.
Shugaba Buhari zai yi hutun aikin ne a  birnin London dake kasar England.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019