Shugaban kasa Muhammad Buhari zai tafi hutun aiki na kwana goma

Mai ba wa shugaban kasa shawara akan kafofin yada labarai, Femi Adesina, ya tabbatar da cewa Muhammad Buhari zai fara hutun aiki daga ranar Alhamis 03/08/2018.
Shugaba Buhari zai yi hutun aikin ne a  birnin London dake kasar England.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Ban Yanke Shawarar Fitowa Takarar Shugaban Kasa Ba Bar Yanzu - Saraki

UEFA Ta Fitar Jadawali. Modric Ya Yi Fice

Yau Ce Ranar Zuciya Ta Duniya