Shugaban kasa Muhammad Buhari zai tafi hutun aiki na kwana goma

Mai ba wa shugaban kasa shawara akan kafofin yada labarai, Femi Adesina, ya tabbatar da cewa Muhammad Buhari zai fara hutun aiki daga ranar Alhamis 03/08/2018.
Shugaba Buhari zai yi hutun aikin ne a  birnin London dake kasar England.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Birtaniya Ta Dawowa Da Najeriya £70m

Zan Daure Barayi Da Yawa - Buhari

Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano