Majalisar dinkin duniya ta yi gargadin cewa, Kim Jong Un, bai dakatar da kera makamai masu linzami ba

Wani sabon rahoto daga majalisar dinkin Duniya ya yi gargadin cewa koriya ta arewa bata dakatar da kera makamai masu linzami ba duk da alkawarin da Kim Jong Un ya yi da Donald Trump na tsaida aikin kera makaman.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Birtaniya Ta Dawowa Da Najeriya £70m

Zan Daure Barayi Da Yawa - Buhari

Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano