Majalisar dinkin duniya ta yi gargadin cewa, Kim Jong Un, bai dakatar da kera makamai masu linzami ba

Wani sabon rahoto daga majalisar dinkin Duniya ya yi gargadin cewa koriya ta arewa bata dakatar da kera makamai masu linzami ba duk da alkawarin da Kim Jong Un ya yi da Donald Trump na tsaida aikin kera makaman.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019