Wani ma'aikacin access bank ya sace naira miliyan sha uku da dubu dari shida na kwastoman bankin

Wani ma'aikacin banki dan shekara ashirin da tara,Kolawale Agboola, ya bayyana ran juma'a a kotun chief magistrate akan zargin satar kudi miliyan goma sha uku da dubu dari shida, na kwastomomi biyu da ke hulda da bankin access.
Mai gabatar da karar, Ajibode, ya ce Wanda ake tuhuma din ya cire kudi daga asusun kwastoman da ba a bayyana ba ta hangar amfani da takaddun bogi dan ya sakaya aikin damfarar tasa.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019