Wani ma'aikacin access bank ya sace naira miliyan sha uku da dubu dari shida na kwastoman bankin

Wani ma'aikacin banki dan shekara ashirin da tara,Kolawale Agboola, ya bayyana ran juma'a a kotun chief magistrate akan zargin satar kudi miliyan goma sha uku da dubu dari shida, na kwastomomi biyu da ke hulda da bankin access.
Mai gabatar da karar, Ajibode, ya ce Wanda ake tuhuma din ya cire kudi daga asusun kwastoman da ba a bayyana ba ta hangar amfani da takaddun bogi dan ya sakaya aikin damfarar tasa.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu