Allah Karawa Najeriya Albarka - Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, yayi wa iyalin sa da kasa Najeriya addu'ar neman albarka, inda ya rubuta a shafin sa na fesbuk kamar haka, " Allah ya ci gaba da karo albarkoki akan mu, iyalanmu da kasarmu a wannan rana ta Arafah. La ilaha ilallah, wahdahu la sharikallah, lahul mulk walahul hamd wa huwa ala kuli shayin Qadeer."

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu