Allah Karawa Najeriya Albarka - Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, yayi wa iyalin sa da kasa Najeriya addu'ar neman albarka, inda ya rubuta a shafin sa na fesbuk kamar haka, " Allah ya ci gaba da karo albarkoki akan mu, iyalanmu da kasarmu a wannan rana ta Arafah. La ilaha ilallah, wahdahu la sharikallah, lahul mulk walahul hamd wa huwa ala kuli shayin Qadeer."

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Ban Yanke Shawarar Fitowa Takarar Shugaban Kasa Ba Bar Yanzu - Saraki

UEFA Ta Fitar Jadawali. Modric Ya Yi Fice

Yau Ce Ranar Zuciya Ta Duniya