Hukumar Zabe Ta Bukaci Naira Biliyan Shida Dan Ciyar Da Yan Sanda A Yayin Zaben 2019

Hukumar zabe ta kasa ta bukaci naira miliyan shida dan ta ciyar da yan sanda a lokacin zaben 2019.

Hukumar zaben ce ta gabatar da Wannan bukatar a cikin kasafin kudinta na zaben 2019 ga wakilan majalisa a yau.

Yan majalisar sun bukaci shugaban hukumar zaben da ya kare muradin hukumar na bukatar wannan kudi a cikin zaman da su ke kan yi a halin yanzu.



Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu