Hukumar Zabe Ta Bukaci Naira Biliyan Shida Dan Ciyar Da Yan Sanda A Yayin Zaben 2019

Hukumar zabe ta kasa ta bukaci naira miliyan shida dan ta ciyar da yan sanda a lokacin zaben 2019.

Hukumar zaben ce ta gabatar da Wannan bukatar a cikin kasafin kudinta na zaben 2019 ga wakilan majalisa a yau.

Yan majalisar sun bukaci shugaban hukumar zaben da ya kare muradin hukumar na bukatar wannan kudi a cikin zaman da su ke kan yi a halin yanzu.



Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019