Osinbajo ya kori shugaban hukumar tsaro ta farin kaya wato Lawal Daura

Mukaddashin shugaban kasar Nigeria, farfesa Yemi Osinbajo, ya kawo karshen wa'adin mukamin shugaban hukumar tsaro ta farin kaya wato Lawal Daura.
Babban mai taimaka wa mataimakin shugaban kasa ta bangaren yada labarai da kafofin sadarwa, Laolu Akande,  ya bayyana hakan a shafin sa na twitter.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019