Osinbajo ya kori shugaban hukumar tsaro ta farin kaya wato Lawal Daura

Mukaddashin shugaban kasar Nigeria, farfesa Yemi Osinbajo, ya kawo karshen wa'adin mukamin shugaban hukumar tsaro ta farin kaya wato Lawal Daura.
Babban mai taimaka wa mataimakin shugaban kasa ta bangaren yada labarai da kafofin sadarwa, Laolu Akande,  ya bayyana hakan a shafin sa na twitter.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu