Dalilin da yasa aka tsige shugaban majalisa a Kano

Kamfanin jaridar Daily trust, ya gano cewa an tsige shugaban majalisar ne saboda da zargin cin hanci da rashawa.
Wani zargin kuma da su ke wa tsohon shugaban majalisar ya hadar da zuwa majalisa a makare.
Sun kuma tuhume shi da rashin aiki tare da manyan ofisoshin majalisar wajen gudanar da majalisar. Wasu labaran na zuwa anjima.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu