Dalilin da yasa aka tsige shugaban majalisa a Kano

Kamfanin jaridar Daily trust, ya gano cewa an tsige shugaban majalisar ne saboda da zargin cin hanci da rashawa.
Wani zargin kuma da su ke wa tsohon shugaban majalisar ya hadar da zuwa majalisa a makare.
Sun kuma tuhume shi da rashin aiki tare da manyan ofisoshin majalisar wajen gudanar da majalisar. Wasu labaran na zuwa anjima.


Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019