Buhari zai tafi jihar Lome dake kasar Togo gobe lahadi

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi gobe zuwa Lome dake kasar Togo dan yin wadansu muhimman taruka guda biyu.
Babban mai taimakawa shugaban kasa akan kafofin yada labarai, Garba Shehu, ya bayyana haka yau asabar ga manema labarai.
Yace shugaban zai gana da yan Nigeria mazauna Togo da kuma ofishin jakadancin Nigeria a ran lahadin.
Ya kara da cewa shugaban zai halarci taron ECOWAS ran litinin.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu