Buhari zai tafi jihar Lome dake kasar Togo gobe lahadi

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi gobe zuwa Lome dake kasar Togo dan yin wadansu muhimman taruka guda biyu.
Babban mai taimakawa shugaban kasa akan kafofin yada labarai, Garba Shehu, ya bayyana haka yau asabar ga manema labarai.
Yace shugaban zai gana da yan Nigeria mazauna Togo da kuma ofishin jakadancin Nigeria a ran lahadin.
Ya kara da cewa shugaban zai halarci taron ECOWAS ran litinin.

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Birtaniya Ta Dawowa Da Najeriya £70m

Zan Daure Barayi Da Yawa - Buhari

Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano