Fayose ya kai wa saraki ziyarar goyon baya

Gwamnan jihar Ekiti mai barin gado, Ayodele Fayoshe ya bayyana gwamnatin Buhari a matsayin gwamnatin marasa Imani, biyo bayan farmaki da mamaya da jami’an Yansanda suka kai wa shugaban majalisar dattawan Najeriya da mataimakinsa a gidajensu dake Abuja.
Fayose ya bayyana hakan ne a yayin wata ziyara da ya kai gidan Saraki da Ekweremadu don nuna ana tare a jiya Talata, 24 ga watan Yuli, inda ya bayyana ziyarar tasa da nufin kara wa Sanatocin biyu kwarin gwiwa sakamakon tsangwamar da suke fuskanta daga hannun Yansanda.
Na samo wannan labarin datahttps://mobile.facebook.com/Jaridarzinariya/photos

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Tsohon gwamnan jahar Gombe Abubakar Hashidu ya rasu

Cristiano Ronaldo ya hadu da abokan wasan sa na Juventus a karon farko

Wani Mutum Ya Kona Fuska Da Nonon 'Yar 'Dan Uwansa Da Dutsen Guga Akan Zargin Ta Sace N3000

Yunkurin Kawo Tarnaki A Ayyukan Ci Gaban Kasa Da Gwamnati Ke Yi Wa Talakawa

Tsohon Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan, Ya Rasu