Fayose ya kai wa saraki ziyarar goyon baya

Gwamnan jihar Ekiti mai barin gado, Ayodele Fayoshe ya bayyana gwamnatin Buhari a matsayin gwamnatin marasa Imani, biyo bayan farmaki da mamaya da jami’an Yansanda suka kai wa shugaban majalisar dattawan Najeriya da mataimakinsa a gidajensu dake Abuja.
Fayose ya bayyana hakan ne a yayin wata ziyara da ya kai gidan Saraki da Ekweremadu don nuna ana tare a jiya Talata, 24 ga watan Yuli, inda ya bayyana ziyarar tasa da nufin kara wa Sanatocin biyu kwarin gwiwa sakamakon tsangwamar da suke fuskanta daga hannun Yansanda.
Na samo wannan labarin datahttps://mobile.facebook.com/Jaridarzinariya/photos

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019