Ganduje ya ce ba sa hannun sa a cikin tsige shugaban majalisar Kano

Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya nesanta kansa daga cikin wadanda suka kitsa tsige shugaban majalisar jihar, Yusuf Ata.

Gwamnan ya ce bai san komai ba akan shirin tsige shugaban majalisar.
DAILY POST ta ruwaito cewa da safiyar litinin, 27 daga cikin 40 na yan majalisar suka sa hannu a kan takardar tsige shugaban majalisar da ke wakiltar karamar hukumar Fagge.

Gwamnan  ya fadawa manema labarai a lokacin da ya karbi sabbin jagororin majalisar, da Kabiru rurum ya jagoranta a gidan gwamnati ran litinin cewa, yaji labarin tsigewar ta kiransa da akai ta yi a waya.

Kwankwaso ya kai wa shekarau ziyara

Comments

Labarum da su ka fi Jan hankalin makarantan mu

Buhari Zai Dawo Najeriya A Yau

Dalilin da yasa Hafizu Abubakar ya ajiye makamin sa na mataimaki na - Ganduje

Hafiz Abubakar ya ajiye makaminsa na mataimakin gwamnan Kano

Jahohi 21 da ake sa ran shugaba Buhari zai lashe a zaben 2019