Shugaban kasa Muhammad Buhari ya je Kaduna yau dan bikin yaye sojoji inda ya samu tarba ta musamman data gwamnan jihar Nasir el rufa'i.
Na samo daga:Zenithnaija.com
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane uku daga cikin mutanen da suke lalata layin dogon da gwamnatin tarayya ke kokarin farfado da shi domin sada jihohin kasar nan cikin sauki. An kama wadannan mutane ne a yankin Kudu maso Gabashin kasar nan, izuwa yanzu jami'an 'yan sanda suna ci gaba da bincike akan wadannan mutane domin tatsar bayanai akan wannan aika-aika da suke tafkawa.
Comments